Tehran (IQNA) Shugaban ofishin siyasa na kungiyar Hamas Ismail Haniyeh ya bayyana cewa, ya tattauna tare da ministan harkokin wajen Iran game da sabbin abubuwan da suke faruwa a Palastinu da kuma halin da ake ciki a yankin.
Lambar Labari: 3486810 Ranar Watsawa : 2022/01/12
Tehran (IQNA) Babban malami mai bayar da fatawa a birnin Quds ya yi Allawadai da kakkausar murya kan keta alfarmar masallacin aqsa mai alfarma da yahudawa suke yi.
Lambar Labari: 3485468 Ranar Watsawa : 2020/12/17